Home

Music

Video

Kanny

Wani Pastor yace Allah yayimai wahayi akan Wani babban al'amari zai faru a Najeriya kafin 2019

- An saba jin limamai na coci na fadin hasashen karya da zasu ce sunji a wahayi

Shi wannan fasto yana takarar shugabancin kasar nan

- Jam'iyyarsa sunanta Fresh Democratic Party 


An jiyo wani babban rabaran na cocin Household of God Church International Ministries yana fadin hasashen abub uwan da ya jiyo a wahayi wai zasu faru kafin ayi zaben 2019 a kasar nan Najeriya, shima dai yana takarar shugabancin kasar nan.
An saba jin limamai na coci na fadin hasashen karya da zasu ce sunji a wahayi. Shi wannan fasto yana takarar shugabancin kasar nan. Jam'iyyarsa sunanta Fresh Democratic Party.

Chris Okotie, tsohon limamin coci ne maii fadin abubuwan da zasu faru a gobe, wadanda kamar yadda aka saba, ko dai abubuwan su faru ko kar su faru.

Share this



Fb tt wp ig
Copyright © 2018 - 2025 Powered by DuniyarHausa and Developed By DuniyarHausa Web team